Gwamnan kano ya bayyana cewa yanzu baya tare da shugaban
kasa buhari
Gwamnan dai yayi jawabinsa ne ga yan jarida inda yabayyana
cewa shugaban kasa buhari zagon kasa yakeyi musu saboda kar suci zabe yana sone
ya durkusar da jam,iyyar apc.
Inda kuma yakara da cewa shugaban kasa buhari yamanta da
cewa jam,iyyar apc ce tai dalilin hawansa wannan kujera bayan ya tsaya a wata
jam,iyya bai samu mulkiba to anna ne yatsaya a jamiyyar apc da taimakon manyan
cikinta da kuma alfarmar da akayi masa akabashi wannan mukami na dantakarar shugaban
kasa acikinta inda yabayyana cewa shugaban kasa buhari butulci yakeyiwa
jam,iyyar apc.
Kuma yakara da cewa duk bankin da suka kama baya karbar
tsohon kudi to zasu kwace lasisinsa.
Kuma sannan a yan kwanaki kadan da suka wuce gwannan ganduje
ya shigar da shugaban kasa buhari koto akan kara wa,adin daina karabar tsohon
kudi, indsa haryanzu ake ta fafatawa.
Mugode da ziyartar shafinmu.